Wasu 'Yan APC Sun Koka Da Rashin Naxa Masari Minista A Gwamnatin Tinubu
Daga Yusuf Shuaibu
LABARAI
Wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a shiyyar kudu maso yamma sun nuna damuwarsu kan yadda aka yi watsi da tsohon gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari a cikin gwamnatin Shugaban Qasa Bola Tinubu.
Masu ruwa da tsaki na yankin kudu maso yamma...
Read latest Leadership Hausa online.
Online newspapers
at PressDisplay.
Newspapers from Nigeria
Newspapers in Hausa